A
jiya Laraba ne kwamitin 'yan'uwa mata na Da'irar Katsina da kewaye ya fara
tgabatar da mauludin Sayyida Zahara Diyar Manzon Allah (s)na wannan shekara ta
1436.An fara gabatar da jawabi ne a Unguwar Kofar Bai Kusa da Korau Cinima da
ke cikinbirnin Katsina, haka kuma a yau da dare ne za a gabatar da jawabin
mauludin a Unguwar Rafin Dadi a bakin Asibitin Malam Barau.wanda Malam Abubakar
Nuhu Talata Mafara zai gabatar.
No comments:
Post a Comment