Kamar kowace shekara, Sayyid Zakzaky(H) shine babban bako mai jawabi, inda ya gabatar da jawabi da shafi bangarori da dama da suka hada da shahadar Imam Musa Al Kazim(AS) limamin shiriya na bakwai,Jawabi ga su shahidan harkar, sai nasiha ga 'iyalansu da 'ya'yansu gami da kira ga 'yanuwa da su tsayu wajen sauke hakkokin shahidai da ya doru a wuyansu da ya hada da ; Addu'a zuwa ga shahidan sannan bayar da hakkin Naira dari a kowane wata da ya doru a wuyan 'yanuwan,sai jawabi ga Azzaluman mahukunta da suke haifar da shahadar.
Ga kadan daga wasu hotuna da aka dauka yayin gbatar da wannan taro na tunawa da Shahidan gwagwarmayar Musulun ci a karkashin jagorancin na Sayyid Zakzaky(H) na wannan shekara:
No comments:
Post a Comment