Thursday, March 12, 2015

ZAUREN MEDIA FORUM KATSINA YA SAKE DAWOWA FAGE

Wannan zaure yana sake Sanar da al'umma da suke bibiyar labaran harka daga yankin Da'irar Katsina da kewaye dama sauran yankunan wannan kasa cewa, za a ci gaba da samun labaran wannan harka ta musulunci da  Sheikh Zakzaky(H) ke jagoranta.



No comments:

Post a Comment